Sunday, January 6, 2019

An gano jigin yakin daya bace a barno dakaru biyar na ciki sun mutu

An gano jirgi yakin daya bace a barno dakaru 5 na ciki sun mutu


Matukan jirgi saman sojojin Nigeria guda biyu tareda sojojin sama guda ukku ne aka tabbatar da mutuwarsu. A batsari jirgin yakin mai saukar ungulu wanda akafi sani da jet bombee, wanda ya aiku a farin damasak acikin jihar barno a ranan larabannan
  Wadanda suka gamu da ajalinsu ta dalilin wannan hatsarin sun kunshi
Kwamanda laftanar Perowi Jacob da laptanar kaltho kiluofas sauran sune sajan Auwal Ibrahim da bakaniken jirgin wato las kofur Adamu Nura, trader Meshack Ismail
 Majiyar mu na cewa A sanarwar da rundunar sojojin sama ta Nigeria wato (NAF) ta first a ranar Albania ta hannum daraktan dake hudda da juma'a na rundunar Air commandor Ibikunle Daramola, ta tabbatar da cewa sauran wadanda suka kubuta daga hatsarin an kawo su Maiduguri
 Yayinda muka samu rahoton cewa wanna jirgin yakin mallakar Nigeria ne wanda aka tura wurin yaki don yaki da Boko Haram yayinda ya bace a fagen fa ma.
 Har iya rundunar ta sake bayyana mana cewa jirgin yakin ya bata ne da misalin karfe 7:45 na yammacin ranar laraba, Wanda aka tura shi domin dafawa sojojin Nigeria dake aikin Samar da tsaro a karkashin bataliya ta 145 dake garin Damasak wanda ke arewacin jihar Borno wanda kuma har kawowa yanzu muna neman musabbabin wannan fadowar jirgin saboda rashin kyawun yanayi.
 Amman dazarar lamura sun natsa zamu gayawa jama'a cikakken bayanin yadda al'amarin ya afku injishi.

No comments:

Post a Comment