kubiyo domin jin yadda lamarin ya wakana:
Wasu yan sanda dake a pariya dake kan hanyar Fufore a jihar Adamawa sun harbe wasu fasinjoji biyu domin rashin amincewa da suka nuna akan kar bar rashawa daga direbansu.
Majiyarmu na cewa daga cikin fasinjojin biyu da aka harba acikin motar Allah yayiwa daya cikawa nan ake bada jimawa ba p, yayinda shikuma dayan yake jinya a asibiti, sunansa malam Umar wanda yake jinya a asibitin Jimeta.
Aminiya ta fahimci cewa wannan lamarin ya faru ne a Ibro Motor park wanda ke fuskantar kasuwar lokoja. shugaban reshen kungiyar tarayyar kasa ta ma'aikatan sufuri na hanya [NURTW], mai suna Ibrahim yakubu, yace matsalar ta fara ne lokacinda yan sanda suka dakatar da daya daga ciki yan san da a wani wuri yadda zango a kan hanya Lokoja-Okene ya basu cin hanci.
Kamar yadda kwamishinan ya fada, ya shaidawa yan sandan cewa ba shi da abinda zai basu a wancen lokacin kuma ya cigaba da tafiyar shi zuwa Lokoja. sai dai ya ce yan sandan wadanda basu yarda ci gaban ba sun bawa direban damar yin zabi a filin Ibro Motor park inda suka ce direban ya da katar da motarsa ya gudu zuwa wurin shakataw don neman mafaka.
Yakubu yace yan sanda biyu sun gudu bayansa a cikin motar, yayinda shugaban kungiyar, wanda akafi sani da inspector Mohammaed Usman, ya dawo cikin motar.muna zaune awurin shakatawar wurin karfe 11am sai muka fara jin wani motsi kadan,abun mamaki shine munga daya daga cikin direbobimmu ya gudu zuwa ofishi sannan mukaga yan sanda biyu sun bishi, mun gayamasa cewa muna daukar motar zuwa wajen shakatawa kuma ya bi mu acki a lokacinda muke zuwa wajen ofishin yan sanda mun gaya masa cewa mun riga mun magance alamarin tare da sauran yan sanda biyu.
Lokacinda yaji haka sai yayi fushi ya fito da bindiga ya harbe shi a kasa ya yinda yake ci gaba da harbe har bensa. koma dai mi kenan jami ai na musamman sunanan suna bicike

No comments:
Post a Comment